Gagdi Adamu Yusuf

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Gagdi Adamu Yusuf
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

13 ga Yuni, 2023 -
Gagdi Adamu Yusuf
District: Kanye/Pankshin/Kanam
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

11 ga Yuni, 2019 - 11 ga Yuni, 2023
District: Kanye/Pankshin/Kanam
Rayuwa
Haihuwa 5 Nuwamba, 1980 (43 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Jos
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Yusuf Adamu Gagdi (an haife shi a ranar 5 ga watan Nuwamba,shekarar alif dari tara da tamanin 1980) dan siyasan ne na Jam’iyyar All Progressive Congress daga Jihar Filato, Nijeriya . Shi dan majalisar wakilai ne na tarayyar Najeriya daga mazabar tarayya ta Pankshin / Kanam / Kanke na jihar Filato a majalisar kasa ta 9. An zabe shi zuwa gidan a cikin shekarar 2019.[1][2][3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Hon. Gagdi Adamu Yusuf [Plateau -Pankshin/Kanke/Kanam– APC]". 234online.com (in Turanci). Retrieved 2021-03-05.[permanent dead link]
  2. "Nigerian House of Representatives, Members of House of Representativess in Nigeria :: Nigeria Information & Guide". www.nigeriagalleria.com. Retrieved 2021-03-05.
  3. "Nigerian House of Representatives, Chairmen and deputies of Standing and special committees, House of Representativess in Nigeria ::". www.placng.org. Retrieved 2021-03-05.[permanent dead link]