Haliru Alidu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Haliru Alidu
Rayuwa
Haihuwa Togo, 24 ga Faburairu, 1984 (40 shekaru)
ƙasa Togo
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
AS Douanes (Lomé) (en) Fassara2005-
  Ƙungiyar ƙwallon kafa ta Togo2006-200600
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Haliru Alidu (an haife shi ranar 24 ga Fabrairu 1984). ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Togo. A halin yanzu yana taka leda a AS Douanes.

Aikin club[gyara sashe | gyara masomin]

Alidu ya wakilci tawagar kwallon kafa ta Togo a Masar 2006 gasar cin kofin kasashen Afrika.

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]