Judith Soko

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Judith Soko
Rayuwa
Haihuwa Zambiya, 31 ga Maris, 2004 (20 shekaru)
ƙasa Zambiya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Green Buffaloes Ladies FC (en) Fassara-2022
  Zambia women's national association football team (en) Fassara2021-30
YASA Queens (en) Fassara2022-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya
Judith Soko sanye da riga mai lamba biyu

Judith Soko (an haife ta a ranar 31 ga watan Maris shekara ta 2004) 'yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta Zambia wacce ke taka leda a matsayin mai tsaron baya ga YASA Queens da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta mata ta Zambia . Ta buga wasanni biyu na sada zumunta da Zambia; yayin da ta kasance memba a cikin 'yan wasan da suka fafata a gasar cin kofin Afrika ta mata ta shekarar 2022, ba ta shiga gasar ba. An nada ta a cikin tawagar Zambia don gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA shekarar 2023 .

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

  • Judith Soko at Global Sports Archive
  • Judith Soko at Soccerway

Template:Navboxes