Jump to content

Mandinho

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mandinho
Rayuwa
Haihuwa Luanda, 10 Nuwamba, 1966 (57 shekaru)
ƙasa Angola
Sin
Karatu
Harsuna Portuguese language
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
G.D. Lam Pak (en) Fassara2001-2002
Macau national football team (en) Fassara2001-200380
 

Armando Queirós Manuel ( Chinese: 亞文度 l; an haife shi a ranar 10 ga watan Nuwamba 1966) tsohon ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne wanda yake taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya. An haife shi a Angola, ɗan ƙasar Macau ne. [1]

Sana'a[gyara sashe | gyara masomin]

A cikin shekarar 2010, ya rattaba hannu a kungiyar kwallon kafa ta FC Porto ta Macau bayan yayi horo tare da kungiyar kwallon kafa ta Belenenses a cikin Portugal top flight. [2] A cikin shekarar 2013, Mandinho ya sanya hannu a kulob din Macau na biyu wato kungiyar kwallon kafa ta Sporting de Macau, yana taimaka musu sun samu ci gaba zuwa Macau top flight.[3] A ranar 16 ga watan Fabrairu 2013, ya faɗi a sume yayin wasan da suka doke kungiyar kwallon kafa ta Alfândega da ci 2–0.[4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Home from home" . scmp.com (Archived).
  2. "Futebol macaense: contam-se "pelos dedos de uma mão" os que podiam jogar em Portugal" . maisfutebol.iol.pt.
  3. "Macau: para o ano haverá derby entre Sporting e Benfica" . maisfutebol.iol.pt.
  4. "Não classifico o que não tem classificação" " .

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]