Mary Wilombe

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mary Wilombe
Rayuwa
Haihuwa Zambiya, 22 Satumba 1997 (26 shekaru)
ƙasa Zambiya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Red Arrows F.C. (en) Fassara-
  Zambia women's national under-17 football team (en) Fassara2014-201430
  Zambia women's national association football team (en) Fassara2020-271
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya
Tsayi 155 cm

Mary Wilombe (an haife ta a ranar 22 ga watan Satumba shekara ta 1997) ' yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta Zambiya wacce ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya ga Red Arrows FC da kuma ƙungiyar mata ta ƙasar Zambia .

Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]

Wilombe ta wakilci Zambia a gasar cin kofin duniya ta mata 'yan kasa da shekaru 17 na FIFA shekara ta 2014 . An nada ta a cikin tawagar Zambia don gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA shekarar 2023 .

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Template:Navboxes