Jump to content

Nguenar Ndiaye

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Nguenar Ndiaye
Rayuwa
Haihuwa 10 ga Janairu, 1995 (29 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Nguenar Ndiaye (an haife ta a ranar 10 ga watan Janairun shekara ta 1995) 'yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta ƙasar Senegal wacce ke taka leda a matsayin mai gaba a kulob din Faransa Bourges Foot 18 da kuma tawagar mata ta Senegal .

Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]

Ndiaye ta buga wa Senegal kwallo a babban matakin a lokacin gasar cin kofin mata ta Afirka ta 2018.[1]

Bayanan da aka ambata[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Competitions - 11th Edition Women AFCON- GHANA 2018 - Match Details". CAF. Retrieved 9 August 2020.