Tasie Wike

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Tasie Wike
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Ƙasar asali Najeriya

Tasie Cyprian Wike lauya ne dan kasar Najeriya wanda tun daga shekarar 2014, ya kasance Shugaban Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Jihar Ribas (RSCHST).[1] Gwamna Chibuike Amaechi ne ya naɗa shi ofishin wanda wa'adinsa ya ƙare a ranar 29 ga watan Mayun shekarar 2015.[2][3]

Wike shine shugaban jam'iyyar Rumuepirikom All Progressives Congress na yanzu. Haka kuma ƙani ne ga Gwamnan Jihar Ribas Ezenwo Nyesom Wike na yanzu.[4][5]

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

  • Jerin mutanen jihar Ribas

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Nengia, Kevin (17 October 2014). "Amaechi Tasks New Boards On Quality Service". The Tide. Retrieved 27 July 2015.
  2. "RSCHST Council Charges Staff, Students On Co-operation". The Tide. 22 October 2014. Retrieved 27 July 2015.
  3. "RIVLEAF Hails Appointment Of Tasie Wike". Government of Rivers State. 21 March 2015. Archived from the original on 4 March 2016. Retrieved 27 July 2015.
  4. Abia, Daniel (21 March 2015). "Gunmen kill two PDP members, shoot APC leader in Rivers State". Daily Independent. Retrieved 27 July 2015.
  5. "2015: Wike's Cousin Apologises, Urges Amaechi To Run For Presidency". Newsdiary. 30 August 2014. Retrieved 27 July 2015.