Uerikondjera Kasaona

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Uerikondjera Kasaona
Rayuwa
Haihuwa Sesfontein (en) Fassara, 13 Mayu 1987 (36 shekaru)
ƙasa Namibiya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Kungiyar Kwallon Kafa ta Mata ta Namibiya2007-
Q15812031 Fassara2011-2011
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Uerikondjera Kasaona (an haife ta a ranar 13 ga watan Mayu shekara ta 1987) tsohuwar 'yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta Namibia wacce ta taka leda a matsayin mai tsaron gida kuma manajan tawagar mata ta Namibia a yanzu.[1]

Ayyukan kulob[gyara sashe | gyara masomin]

Kasaona ta buga wa 21 Brigade United wasa.[2][3]

Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]

Kasaona ta zama kyaftin din Namibia a gasar zakarun mata ta Afirka ta 2014.

Bayanan da aka ambata[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Kasaona appointed Brave Gladiators Coach". Namibia Football Association. Archived from the original on 2020-07-26. Retrieved 2024-03-29.
  2. "Shipanga names Gladiators for Women Championship". nfa.org.na. 2 October 2014.
  3. "Host Namibia unveil final squad". cafonline.com. 3 October 2014.