User talk:Abbanarasulullahi

Page contents not supported in other languages.
Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

KA KARANTA ANATSE

MISALI Wata rana wani yaro yaga babansa yashigo gida da kwalbar lemu amma acikin kwalbar ba ruwan lemune acikiba

wani qa'ton lemu mai 6a'won acikin kwalbar

sai yaron yariqa mamakin yadda lemun yashiga cikin kwalbar wacce bakinta d'an qarami ne

sai yariqa qoqarin fito da lemun daga cikin kwalbar amma ya kasa

sai yatambayi babansa yaya akasa lemunnan acikn wannan kwaalbar sai baban yaja hannun yaron zuwa lambun da yake cikin gidan

sannan yad'auko kwalba yazura wani d'an qaramin lemu acikin kwalbar sannan ya d'aure kwalbar ajikin wani reshe na bishiyar

sannan yaja hannun yaron sukatafi yau da gobe lemunnan yana girma har yagirma sosai

alokacin da yaron yaga lemun yagirma acikin kwalbar sai yacika da farin ciki tareda mamakin yadda lemun ya girma acikin kwalbar

shikuma baban yayi haka ne don yaqarama yaron ilimi sannan baba ya kalli yaron yacemasa

wannam misali ne na ADDINI idan muka shukawa mutum muna'nan d'abiu alokacinda yake yaro to zaiyi wahala ya mori addininsa alokacinda yagirma

kamar yadda bazaiyiwuba afitar da wannan lemun batare da anfasa kwalbarba

don haka kayi qoqarin zama mai alheri daidai gwargwado

ka kya'le mutane sufad'i abinda suka gadamar fad'a

WANNAN KENAN

YA ALLAH S.W.T KASANYAMU MUZAMA CIKIN WAY'ANDA ZAKAYI AMFANI DASU WAJEN 'DAUKAKA MUSULUBNCI,

Abba na rasulullahi Abba bello kanwa