Abdoulaye Khouma Keita

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Abdoulaye Khouma Keita
Rayuwa
Haihuwa Rufisque (en) Fassara, 23 Oktoba 1978 (45 shekaru)
ƙasa Senegal
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  ASC Jeanne d'Arc (en) Fassara1999-2003
KS Dinamo Tirana (en) Fassara2003-2004
  G.S. Heracles Thessalonikis (men's association football) (en) Fassara2004-2005252
  A.S. Nancy-Lorraine (en) Fassara2005-200730
Toulouse Fontaines Club (en) Fassara2007-2008
AS Beauvais Oise (en) Fassara2008-2010121
Étoile Fréjus Saint-Raphaël (en) Fassara2010-2013291
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya

Abdoulaye Khouma Keita (an haife shi ranar 23 ga watan Oktoban 1978, a Rufisque) tsohon ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne kuma ɗan ƙasar Senegal wanda ya taka leda a matsayin mai tsaron gida.[1] Ya buga wa tawagar ƙasar Senegal wasa ɗaya a cikin shekarar 1999.[2]

Ya taka leda a matakin ƙwararru a Ligue 1 don AS Nancy.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]