Gombe (birni)

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Gombe


Wuri
Map
 10°17′00″N 11°10′00″E / 10.2833°N 11.1667°E / 10.2833; 11.1667
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
JihaJihar Gombe
Babban birnin
Labarin ƙasa
Yawan fili 52 km²
Tsarin Siyasa
Majalisar zartarwa supervisory councillors of Gombe local government (en) Fassara
Gangar majalisa Gombe legislative council (en) Fassara
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
hoton wurin wasa na gombe
Haha school ya Gombe

Gombe karamar hukuma ce dake Jihar Gombe, a tsakiyar Arewa maso gabashin Nijeriya. Ita ce Babban birnin Jihar Gombe, kuma a nan ne fadar gwamnatin Jihar take, da wasu daga cikin manya manyan ma'aikatun gwamnati.[1] harma Fadar sarkin gari jihar ta Gombe yana a nan ne.

Yanayi (Climate)[gyara sashe | gyara masomin]

Tana da tsayin mita 451.61 (ƙafa 1481.66) sama da matakin teku, Gombe tana da yanayi mai zafi da bushewa ko bushewa (Classification: Aw). Yanayin zafin birnin a duk shekara yana da 30.54ºC (86.97ºF) kuma ya fi 1.08% sama da matsakaicin Najeriya.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "The World Gazetteer". Archived from the original on 2007-10-01. Retrieved 2004-03-07.
  2. https://tcktcktck.org/nigeria/gombe