Jump to content

Ahmed Musa Dangiwa

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.

Ahmed Musa Dangiwa ya fito daga karamar hukumar kankia a cikin jahar Katsina. tsohon manajan darakta ne na Federal Mortgage bank of Nigeria. yana da kwarewa ta kusan shekara talatin akan gidaje da filaye da sauran gine gine [1]=

ya zama dan takarar kujerar gwomnan jihar katsina a zaben 2023 a karkashin jamiyyar APC amma bai samu nasara ba. wanda ya samu nasarar fidda gwani wato umar Dikko Radda, ya bashi babban daraktan shi na kamfen.[2]

bayan jamiyyar su taci zabe gwamna Umar Dikko radda ya nada shi sabon sabon sakataren jihar katsina. a watan july mai girma shugaban kasa Ahmed bola Tinibu yasa shi cikin ministocin da ya mika ma majallisar tarayya su tantance.[3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-07-29. Retrieved 2023-07-29.
  2. https://leadership.ng/gov-radda-appoints-dangiwa-as-ssg-tsauri-chief-of-staff/
  3. https://www.premiumtimesng.com/news/top-news/612255-just-in-tinubu-nominates-28-ministers-el-rufai-wike-adelabu-included.html