Majalisar Binciken Aikin Noma ta Najeriya
Hukumar Binciken Aikin Noma ta Najeriya (ARCN),
wata hukuma ce ta gwamnatin Najeriya da ke hada kai da sa ido kan binciken noma don kara yawan amfanin noma don bunkasar tattalin arziki. [1] Hukumar ta kuma horar da manoma. A shekarar 2021, hukumar ta bude Rediyo da Talabijin na Nmasu mai oma domin yada bayanai masu manoma yadda ya kamata.