Abdul Latif Mohamed
Abdul Latif Mohamed Ben Salim (an haife shi a shekara 1940), a Fez a kasar Morocco
Iyali[gyara sashe | gyara masomin]
Yana da mata da yaya
Karatu da aiki[gyara sashe | gyara masomin]
University of Paris, France, Ecole Nationale d'Administration, Rabat, yakasance Mai wallafa da gyara L'Opinion news-paper, Yana jagoraci a wajan wallafa Le Matin newspaper, aka bashi mukamin director na Maroc-Soir newspaper, ya kasance ma abochi karance karance ne.Morocco[1]
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ Africa who's who (2nd ed ed.). London: Africa Books Ltd. 1991. ISBN 0-903274-17-5. OCLC 24954393. Empty citation (help): p.p,324.381|edition= has extra text (help)