Adamu Hassan Nagudu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Adamu Hassan Nagudu

Jarumin matashi ne mawaki Wanda yayi fice a kasar Hausa. jarumin ya fito a fina finai da dama, sannan ya kwashe tsaawon shekara uku beyi Waka ba bisa Wani dalili nasa. Jarumin tela ne a yanzun ya fadada harkan dinkin sa ta yadda zedinga samu sosai, sannan Yana da shago Yana seda takalma atamfofi ,Yana hada lefe Kuma, jarumin Yana da mata da Yara guda biyu [1]

Takaitaccen Tarihin Sa[gyara sashe | gyara masomin]

Adamu Hassan Nagudu matashin mawaki ne a masana antar fim ta Hausa wato kanniwud, an haife shi a garin Kano ya girma. A garin Kano yayi karatun firamare da sakandiri a garin Kano, ya fara Waka a shekarar 2002.[2]

Jerin Wakokin sa[gyara sashe | gyara masomin]

  • Rike gwanin ka
  • Sakar so
  • so Mai sonka
  • naji kalaman so[3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. https://aminiya.ng/dalilin-da-ya-sa-aka-daina-jin-duriyata-adamu-nagudu/
  2. https://wynk.in/music/artist/adamu-hassan-nagudu/wa_4yXRrrpUgg
  3. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-07-22. Retrieved 2023-07-22.