Jump to content

Adamu Hassan Nagudu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Adamu Hassan Nagudu jarumi ne mawaki kuma dan fim a kasar Hausa. Jarumin ya fito a fina finai da dama, sannan ya kwashe tsaawon shekara uku beyi waka ba bisa wani dalili nasa. Jarumin tela ne a yanzun. [1]

Takaitaccen Tarihin Sa

[gyara sashe | gyara masomin]

Adamu Hassan Nagudu matashin mawaki ne a masana'antar fim ta Hausa wato Kannywood, an haife shi a garin Kano ya girma. A garin Kano yayi karatun firamare da sakandiri a garin Kano, ya fara Waka a shekarar 2002.[2]

Jerin Wakokin sa

[gyara sashe | gyara masomin]
  • Rike gwanin ka
  • Sakar so
  • So mai son ka
  • Naji kalaman so[3]
  1. https://aminiya.ng/dalilin-da-ya-sa-aka-daina-jin-duriyata-adamu-nagudu/
  2. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-07-22. Retrieved 2023-07-22.
  3. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-07-22. Retrieved 2023-07-22.