Aisha bint Khalfan bin Jameel
| |||
| Rayuwa | |||
| ƙasa | Oman | ||
| Karatu | |||
| Makaranta |
Sultan Qaboos University (en) | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||
An nada Sheikha Aisha bint Khalfan bin Jameel al-Sayabiyah a matsayin Shugaban Hukumar Kula da Masana'antu, Oman a shekara ta alif dubu biyu da ukku 2003.
Rayuwar ta ta farko
[gyara sashe | gyara masomin]An haifi Khalfan a garin Samail, ƙarami a cikin iyali mai yara goma sha ɗaya. Ta halarci Jami'ar Sultan Qaboos ta samu kammala karatu na da digiri a fannin fasaha a shekarar ta 1995.
Ayyuka
[gyara sashe | gyara masomin]Bayan kammala karatunta, Khalfan ta yi aiki a matsayin malama. A watan Maris na shekara ta alif dubu biyu da ukku 2003, Sultan na Oman Qaboos bin Said al Said ya ba da doka da ta nada Khalfan a matsayin shugaban Hukumar Kula da Masana'antu ta Oman. Wannan mukamin ya yi daidai da matsayin minista ba tare da fayil ba kuma saboda haka ana daukar ta a matsayin mace ta farko a matsayin ministan Oman. Tare da wannan dokar, Oman ta zama ƙasa ta farko daga Majalisar hadin gwiwar Gulf da ta sami mata minista.[1]
Khalfan memba ce ta zartarwa ta Ƙungiyar Mata ta Larabawa (AWO) kuma ta jagoranci tawagar Oman a Taron AWO na shekarar alif dubu biyu da shidda 2016 inda aka zabi Oman a matsayin shugaban AWO har zuwa shekara ta alif dubu biyu da tare 2019. Ta kuma yi aiki a Kwamitin Amintattun Jami'ar Nizwa kuma memba ce ta majalisar ministoci ta Kungiyar Mata ta Oman . [2][3]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Oman appoints first female minister". BBC News. 4 March 2003. Retrieved 17 November 2017.
- ↑ "Board of Trustees". University of Nizwa. Archived from the original on 28 March 2020. Retrieved 17 November 2017.
- ↑ "The Leading Characters". Omani Women's Association. Archived from the original on 18 November 2017. Retrieved 17 November 2017.