Bediako Asare
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | Kumasi, 20 century |
| ƙasa | Ghana |
| Mazauni | Ghana |
| Karatu | |
| Makaranta |
Jami'ar Ilimi, Winneba University of Warwick (mul) |
| Harsuna |
Turanci Twi (en) Harshen Swahili Yaren Nzema |
| Sana'a | |
| Sana'a |
marubuci, ɗan jarida, ɗan kasuwa, sana'a da university teacher (en) |
| Tsayi | 5.8 ft |
| Muhimman ayyuka | Rebel |
| Kyaututtuka | |
Bediako Asare (an haife shi ne a shekara ta alif 1930) ya kasance ɗan jaridar ne dan asalin kasar Ghana ne kuma marubuci, tun daga Ghana. Ya fara aikinsa yana aiki a jaridu na gida, sannan ya koma Dar es Salaam, Tanzania a shakarata 1963, don taimakawa wajen ƙaddamar da jaridar Nationalist.[1]
A cikin shekara ta 1969 ya buga littafinsa mai suna Rebel, game da rikici tsakanin hanyoyin gargajiya da na zamani a yankin Saharar Afirka.[2][3]
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Chris Kwame Awuyah, "Bediako Asare (1930–)", in Eugene Benson and L. W. Conolly (eds), Encyclopedia of Post-Colonial Literatures in English, Routledge, 2004, p. 69.
- ↑ O. R. Dathorne, The Black Mind: a history of African literature, University of Minnesota Press, 1974, pp. 196–197.
- ↑ Albert S. Gérard, European-Language Writing in Sub-Saharan Africa, Vol. 2, John Benjamins Publishing Company, 1986, pp. 829ff.