Jump to content

Bediako Asare

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Bediako Asare
Rayuwa
Haihuwa Kumasi, 20 century
ƙasa Ghana
Mazauni Ghana
Karatu
Makaranta Jami'ar Ilimi, Winneba
University of Warwick (mul) Fassara
Harsuna Turanci
Twi (en) Fassara
Harshen Swahili
Yaren Nzema
Sana'a
Sana'a marubuci, ɗan jarida, ɗan kasuwa, sana'a da university teacher (en) Fassara
Tsayi 5.8 ft
Muhimman ayyuka Rebel
Kyaututtuka

Bediako Asare (an haife shi ne a shekara ta alif 1930) ya kasance ɗan jaridar ne dan asalin kasar Ghana ne kuma marubuci, tun daga Ghana. Ya fara aikinsa yana aiki a jaridu na gida, sannan ya koma Dar es Salaam, Tanzania a shakarata 1963, don taimakawa wajen ƙaddamar da jaridar Nationalist.[1]

A cikin shekara ta 1969 ya buga littafinsa mai suna Rebel, game da rikici tsakanin hanyoyin gargajiya da na zamani a yankin Saharar Afirka.[2][3]

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


  1. Chris Kwame Awuyah, "Bediako Asare (1930–)", in Eugene Benson and L. W. Conolly (eds), Encyclopedia of Post-Colonial Literatures in English, Routledge, 2004, p. 69.
  2. O. R. Dathorne, The Black Mind: a history of African literature, University of Minnesota Press, 1974, pp. 196–197.
  3. Albert S. Gérard, European-Language Writing in Sub-Saharan Africa, Vol. 2, John Benjamins Publishing Company, 1986, pp. 829ff.