Bengu Sibusiso

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Farfesa Bengu Sibusiso Mandlen-kosi Emmanuel, an haifeshi ranar 8 ga watan mayu 1934, a Krans-kop, Natal, South Africa.

iyali[gyara sashe | gyara masomin]

Yana da mata da yaya Mata hudu da Namiji daya.

karatu da aiki[gyara sashe | gyara masomin]

Umpumulo Teacher Training College,1950-51, 1955-56, Jamia na Zululand, 1960-63, Jamia na South Africa, 1964-69, Jamia na Geneva, Switzerland, 1972-74; mataimaki malami, Entumeni Primary School, 1952-54,[1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Africa who's who (2nd ed ed.). London: Africa Books Ltd. 1991. ISBN 0-903274-17-5. OCLC 24954393. Empty citation (help): p.p,324.381|edition= has extra text (help)