Jump to content

Blessing Nwagbu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Blessing Nwagbu
Rayuwa
Haihuwa 1959 (64/65 shekaru)
Karatu
Makaranta Jami'ar Lagos
University of Port Harcourt (en) Fassara
Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Odogbolu
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Blessing Nwagba haifaffiyar garin abiyace an haifeta a garin ta taso a garin tayi makarantar firamari da sakandiri ta a st clement dake garin mbutu umuojioma ogbu,sannan tayi jamiar lagos ta gama digiri dinta afannin (sociology), ilimin zaman takewa ta kamalla a shekara ta 1983.Takoma ta cigaba da PHD, dinta a sociology (industrial relations and personnel management), A jamia dake port harcourt a shekara 2014.Tayi aure bayan ta kammala karatunta inda ta auri israel nwagba dan garin abiya suna da yara 4.[1]

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-07-03. Retrieved 2024-05-26.