Chikwe Ihekweazu
Appearance
(an turo daga Chikwe ihekweazu)
|
| |
| Rayuwa | |
| Haihuwa | Jamus, |
| Ƴan uwa | |
| Mahaifiya | Edith Ihekweazu |
| Karatu | |
| Makaranta | Jami'ar Najeriya, Nsukka |
| Sana'a | |
| Sana'a |
business executive (en) |
| Employers | Jami'ar Kwaleji ta Landon |

Chikwe Ihekweazu masanin cututtukan Najeriya ne, likitan lafiyar jama'a kuma Mataimakin Darakta Janar na Hukumar Lafiya ta Duniya don Ilimin Gaggawa na Lafiya da Tsarin Kulawa.[1][2]
Ihekweazu a baya ya yi aiki a matsayin Darakta Janar na Cibiyar Kula da Cututtuka ta Najeriya (NCDC),[3][4] hukumar da ke da alhakin kare lafiyar jama'a da aminci ta hanyar sarrafawa da rigakafin cututtukan da ke yaduwa a Najeriya. Shugaba Muhammadu Buhari ne ya nada shi ya zama shugaban hukumar a watan Agustan shekara ta 2016.
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "WHO Headquarters Leadership Team".
- ↑ Paul Adepoju (September 1, 2021), Nigeria CDC head to lead WHO pandemic and epidemic intelligence hub Devex.
- ↑ NCDC, Nigeria Centre for Disease Control. "Office of the Director General". ncdc.gov.ng. Nigeria Centre for Disease Control. Retrieved 12 August 2019.
- ↑ "Ifedayo Adetifa Replaces Ihekweazu As NCDC Director-General". Channels Television. Retrieved 2022-04-28.