Eketaette Unoma Akpabio

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Misis Ekaette Unoma Godswill Akpabio (an haife ta ranar 9 ga watan Yuni, 1971) `ya ce ga marigayi Godwin da Beatrice Nkemdilim Ejike dukkansu na Ozom Aguobu-¬Owa, karamar Hukumar Ezeagu ta Jihar Enugu.

Karatu[gyara sashe | gyara masomin]

Ta halarci makarantar firamare ta Zik Avenue, Enugu kafin ta ci gaba zuwa makarantar sakandaren 'yan mata ta garin, Enugu domin yin jarabawar kammala karatun sakandaren Afirka ta Yamma, Ekaette Unoma Akpabio ta samu digiri a kan ilimin lissafi daga Jami'ar Jihar Abia, Uturu, Jihar Abia. Mace ce mai bin darikar Katolika kuma tana da himma sosai.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]