Fa,iza Badawa

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Fa'iza Badawa mawakiya ce sananna ta Dade tana Waka tayi Waka tun kafin auren ta bayan aure ma ta cigaba tare da yarjewar mijin ta.[1]

Tarihi[gyara sashe | gyara masomin]

Faiza badawa haifaffiyar Jihar Kano ce an haife ta a unguwan Yan Kaba a cikin birnin Kano shekaru 25 da suka gabata. Ta fara Waka a shekarar 2004 ta fara Waka ne da wakokin yabo wacce ta fara da isra'i. Akwai Wakokin yabon Manzan Allah. Tayi Wakoki a masana'antar kanniwud Bata san addain su ba sedai ta fadi kadan daga ciki.[2] ta Dade tana Waka a masana'antar sannan Wakokin ta masu ma'ana

Wakokin ta.[3]

  • Daren alkhairi
  • Babban Yayana
  • Tunziri
  • Zaman idda
  • babbar rabo

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. https://dailytrust.com/marriage-didnt-stop-me-from-singing-faiza-badawa/
  2. http://nadfabs.blogspot.com/2014/02/mawakiya-faiza-badawa.html?m=1
  3. https://aminiya.ng/yanzu-na-fi-son-yin-wakokin-gambara-faiza-badawa/