Faisal Shuaib
Appearance
|
| |
| Rayuwa | |
| ƙasa | Najeriya |
| Karatu | |
| Makaranta |
Jami'ar Ahmadu Bello University of Alabama at Birmingham (en) Jami'ar jahar Lagos University of Alabama at Birmingham (en) |
| Harsuna |
Turanci Hausa |
| Sana'a | |
| Sana'a |
Malami da researcher (en) |
| Employers |
Ma’aikatar Lafiya ta Tarayyar (Najeriya) Hukumar Kula da Lafiya ta Firamare ta Kasa (Nijeriya) |
Faisal Shuaib OON, MPH, DrPH, likitan lafiya ne dan Najeriya kuma kwararre ne akan lafiyar gaba gari. Ya rike babban daraktan cigaba lafiya na matakin farko na kasa na ma'aikata dake karkashin ma'aikatar lafiya ta Najeriya. [1] Kafin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bashi mukami a watan Janairu a shekarar 2017, shine babban ma'aikacin a wani shiri na gidauniyar Bill da Melinda dake Seattle a Amurka. [2] [3]