Fatma Sfar-Ben-Chker

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Fatma Sfar-Ben-Chker
Rayuwa
Haihuwa Mahdia (en) Fassara, 20 ga Maris, 1994 (30 shekaru)
ƙasa Tunisiya
Sana'a
Sana'a handball player (en) Fassara
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru GP G
 

Fatma Sfar-Ben-Chker (an haife ta a ranar 20 ga watan Maris na shekara ta 1994) 'yar wasan kwallon hannu ce ta Tunisia. Tana taka leda a ASF Mahdia da kuma tawagar kasar Tunisia. Ta wakilci Tunisia a Gasar Cin Kofin Duniya ta Mata ta 2013 a Serbia da Wasannin Pan Arab na 2011 a Qatar . Ta kasance daga cikin tawagar da ta lashe gasar zakarun kwallon hannu ta mata ta Afirka a shekarar 2014 a Aljeriya . [1]

Bayanan da aka ambata[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "XXI Women's World Championship 2013. Team Roster, Tunisia" (PDF). IHF. Archived from the original (PDF) on 1 December 2013. Retrieved 7 December 2013.