Hassan Abdallah Mardigue
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | 1951 (74/75 shekaru) |
| ƙasa | Cadi |
| Karatu | |
| Harsuna |
Larabci Faransanci |
| Sana'a | |
| Sana'a | ɗan siyasa |
Hassan Abdallah Mardigue shi ne shugaban da ke rikici a kungiyar ' yan tawayen Chadi ta Movement for Democracy and Justice in Chadi (MDJT). An haifeshi c. shekarar 1951 a Gouro a arewacin Chadi.
Tarihi
[gyara sashe | gyara masomin]Rayuwar Siyasa
[gyara sashe | gyara masomin]Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]