Jump to content

Khouuloud Daibes

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Khouuloud Daibes
ambassador of Palestine to Germany (en) Fassara

ga Yuli, 2013 - 2021
Salah Abdel Shafi (en) Fassara - Layth Arafa (en) Fassara
Minister of Tourism and Antiquities (en) Fassara

19 Mayu 2009 - 16 Mayu 2012
Khouuloud Daibes - Rula Maayah (mul) Fassara
Q106522363 Fassara

14 ga Yuni, 2007 - 19 Mayu 2009
Amal Syam (en) Fassara - Rabiha Diab (en) Fassara
Minister of Tourism and Antiquities (en) Fassara

14 ga Yuni, 2007 - 19 Mayu 2009
Khouuloud Daibes - Khouuloud Daibes
Minister of Tourism and Antiquities (en) Fassara

17 ga Maris, 2007 - 14 ga Yuni, 2007
Joudeh George Murqos (en) Fassara - Khouuloud Daibes
Rayuwa
Haihuwa Jerusalem, 16 ga Afirilu, 1965 (60 shekaru)
ƙasa State of Palestine
Karatu
Makaranta Leibniz University Hannover (en) Fassara
Harsuna Larabci
Sana'a
Sana'a injiniya, Mai wanzar da zaman lafiya, ɗan siyasa da Masanin gine-gine da zane
Employers Bethlehem University (en) Fassara
Mamba The Higher Presidential Committee of Churches Affairs in Palestine (en) Fassara
Khuloud Khalil Daibes
Khouuloud Daibes masaniyar ginagona falasdinawa
Hotonnta a garin munchen kasar jamus

Khuloud Khalil Daibes ( Larabci: خلود دعيبس‎ ), Wadda kuma aka fassara shi da Khouloud D'eibes, masaniyar gine-ginen Falasdinu kuma tsohuwar yar siyasa ce kuma jami'ar diflomasiyya. An haife ta a ranar sha shida 16 ga watan Afrilu shekara 1965 a Urushalima

Khuloud Daibes ta sami digiri na uku a fannin gine-gine daga Jami'ar Hannover da ke Jamus . Ita ce shugabar cibiyar adana al'adun gargajiya a Baitalami. Ta kasance malama a cikin Shirin Masters Tourism a Jami'ar Bethlehem. Shekaru 15, ta kasance tare da ƙungiyoyin Falasɗinawa da yawa na duniya waɗanda ke hulɗar al'adun gargajiya da yawon shakatawa a cikin yankunan Falasɗinawa. [1]

Matsayi da dokoki

[gyara sashe | gyara masomin]

Ta yi aiki a matsayin ministar yawon bude ido a gwamnatin hadin kan Falasdinu na Maris shekara 2007 da gwamnatocin gaggawa na gwamnatin Falasdinu har zuwa shekara 2012, kuma daga shekara 2007 zuwa shekara 2009 kuma a matsayin ministar harkokin mata. [1] [2]

A watan Yulin shekara 2013, Daibes ta zama wakilin tawagar Falasdinawa a Jamus.