Mahmoud Marei

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mahmoud Marei
Rayuwa
Haihuwa 1938
Mutuwa 2018
Karatu
Makaranta Alexandria University (en) Fassara
Sana'a

Mahmoud Marei ɗan kwallon Masar ne wanda ke buga wa ƙungiyar Future FC ta Premier League ta Masar wasa a matsayin mai tsaron baya. [1][2][3][4]

Tarihin Rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Mahmoud Marei a ranar 24 ga Afrilu, shekara ta 1998 a Masar.[5] Ya fara wasan kwallon kafa ne a kungiyar matasa ta Wadi Degla. An kara masa girma zuwa kungiyar farko a kakar wasa ta 2017/2018 inda ya buga wasa na tsawon shekaru da wasanni sama da dari kafin ya koma Future FC. Ya kuma buga wa kungiyar matasan Masar wasa a gasar cin kofin Afrika na 'yan kasa da shekaru 20 na 2017 inda ya buga wasanni uku da Mali da Guinea da kuma Zambia.[6][7]

Kofuna[gyara sashe | gyara masomin]

A cikin 2019, ya ci CAF U-23 Cup of Nations tare da tawagar Masar kuma a cikin kakar 2021/2022 ya ci Kofin EFA tare da Future FC[8]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]