Jump to content

Mohamed Hamdy Zaky

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Mohamed Hamdy Zaky wanda aka fi sani da Mohamed Hamdy kwararre ɗan wasan kwallon kafa ne na ƙasar Masar, wanda ke taka leda a kulob din Ismaily na Masar a gasar Premier ta Masar, a matsayin dan wasan gaba.[1]

Tarihinsa na kwallon kafa[gyara sashe | gyara masomin]

Hamdy ya taka leda da Masar U20 a gasar cin kofin duniya ta FIFA U-20 na 2011.[2]Hamdy ya fara buga wasansa na farko da kungiyar kwallon kafa ta Masar a ranar 8 ga Yuni, 2015, da Malawi.[1] [2]

Nassoshi[gyara sashe | gyara masomin]