Ndjamena
Appearance
|
N’Djaména (fr) انجمينا (ar) | |||||
|
place de la Nation (en) | |||||
|
| |||||
| Wuri | |||||
| |||||
| Ƴantacciyar ƙasa | Cadi | ||||
| Babban birnin | |||||
| Yawan mutane | |||||
| Faɗi | 1,092,066 (2012) | ||||
| • Yawan mutane | 10,920.66 mazaunan/km² | ||||
| Labarin ƙasa | |||||
| Bangare na |
Sahelian Chad (en) | ||||
| Yawan fili | 100 km² | ||||
| Wuri a ina ko kusa da wace teku | Kogin Chari | ||||
| Altitude (en) | 298 m | ||||
| Bayanan tarihi | |||||
| Mabiyi |
Fort Lamy (en) | ||||
| Ƙirƙira | 29 Mayu 1900 | ||||
| Muhimman sha'ani | |||||
| Bayanan Tuntuɓa | |||||
| Kasancewa a yanki na lokaci | |||||
| Tsarin lamba ta kiran tarho | 235 | ||||
| Lamba ta ISO 3166-2 | TD-ND | ||||


Ndjamena ko N’Djamena (Fort-Lamy kafin shekarar 1973) birni ce, da ke a ƙasar Cadi. Ita ce babban birnin kasar Cadi. Ndjamena tana da yawan jama'a 1,092,066, bisa ga jimillar 2012. An gina birnin Ndjamena a shekarar 1900.[1]
Hotuna
[gyara sashe | gyara masomin]-
Kogin Chari da ke birnin
-
Birnin a shekarar 1952
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Chad confronts rebels in capital BBC.co.uk April 13, 2006
