Noureddine Erray

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Noureddine Erray
Minister of Foreign Affairs (en) Fassara

27 ga Faburairu, 2020 - 24 ga Yuli, 2020
Sabri Bachtobji (en) Fassara - Selma Ennaifer (en) Fassara
Rayuwa
Haihuwa Tunis, 3 ga Maris, 1970 (54 shekaru)
ƙasa Tunisiya
Karatu
Makaranta École nationale d'administration (en) Fassara
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a Mai wanzar da zaman lafiya da ɗan siyasa

Noureddine Erray ( Larabci: نور الدين الري‎  ; an haife shi a shekara ta 1970) ɗan siyasan Tunusiya ne. Ya yi aiki a matsayin Ministan Harkokin Waje daga ranar 27 ga Fabrairun shekarar 2020 zuwa ranar 24 Yuli 2020.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]