Jump to content

Nyanza

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Nyanza
Wikimedia disambiguation page (en) Fassara
Nyanza
Wikimedia disambiguation page (en) Fassara

Nyanza, wanda kuma aka fi sani da Nyabisindu, gari ne da ke a yankin Ruwanda. Nyanza babban birnin aKudancin ne.

Nyanza ita ce babban birnin Masarautar Rwanda daga 1958 zuwa 1962. A shekarar 1994, a lokacin da aka kawo karshen yakin basasar kasar Rwanda, kungiyar masu kishin kasar Rwandan ta yi yaki da sojojin kasar Rwanda a Nyanza na kwanaki da dama, inda suka lalata garin. Sojojin gwamnati a can sun kashe 'yan kabilar Tutsi da dama a wani bangare na kisan kiyashin da ake yi wa yan ƙabilar Tutsi a kasar Ruwanda.

[1] [2]

  1. Citypopulation.de Population of cities & urban localities in Rwanda
  2. Pauw, Jacques (reporter) (1994). 1994 special report on the Rwandan genocide (Television production). South African Broadcasting Corporation.