Othman Jerandi

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Othman Jerandi
Minister of Foreign Affairs (en) Fassara

2 Satumba 2020 - 7 ga Faburairu, 2023
Minister of Foreign Affairs (en) Fassara

14 ga Maris, 2013 - 28 ga Janairu, 2014
Rafik Abdessalem (en) Fassara - Mongi Hamdi (en) Fassara
Rayuwa
Haihuwa Hammam-Lif (en) Fassara, 1951 (72/73 shekaru)
ƙasa Tunisiya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa independent politician (en) Fassara
hoton othman jerandi

Othman Jerandi ( Larabci: عثمان الجرندي‎ ) ɗan siyasan Tunisiya ne kuma jami'in diflomasiyya. [1] Ya kasance Ministan Harkokin Waje daga Maris din shekarar 2013 zuwa Janairun shekarata 2014. A ranar 7 ga Fabrairu, 2023, Fadar Shugaban Kasa ta sanar da korar sa tare da maye gurbinsa da Nabil Ammar.[1] Archived 2023-02-08 at the Wayback Machine.

Aiki[gyara sashe | gyara masomin]

Tare da digiri a fannin sadarwa, ya fara aiki a shekarar 1979 [2] a gwamnatin firaminista Hedi Amara Nouira .

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Political offices
Magabata
{{{before}}}
{{{title}}} Magaji
{{{after}}}
  1. « New Permanent Representative of Tunisia Presents Credentials », Organisation des Nations unies, 23 août 2011
  2. (in French) « Othmane Jarandi, nouveau chef de la diplomatie – 35 ans de carrière et des connexions avec l’ONU », Webdo, 8 mars 2013