Jump to content

Sakamako Mai dasa Bishiyoyi Akan Hanya

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

SAKAMAKON WANDA YAKE DASA ITACEN KAYAN MARMARI KO BISHIYU

Daga Anas (Allah Ya ƙara masa yarda) ya ce: Manzon Allah ﷺ ya ce:

"Babu wani musulmi da zai dasa wani abun dashe ko ya shuka wani abun shukawa; sai tsuntsu ko mutum ko wata dabba su ci daga wannan abun da aka shuka ɗin, face ya zame masa ladan sadaƙa."

_Imamul Bukhari da Muslim_