Jump to content

Stephanie Busari

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Stephanie Busari
Rayuwa
Haihuwa Lagos,, 12 ga Augusta, 1977 (48 shekaru)
Karatu
Makaranta University of Rennes (en) Fassara
Leeds Trinity University (en) Fassara
Sana'a
Sana'a ɗan jarida

Stephanie Busari (An haife shi ranar 12 ga watan Agusta, 1977) ɗan jarida ne a Nijeriya. Ya bada gudummuwa sosai wajen ganin an samu nasarar ceto yan makarantar chibok[ana buƙatar hujja] da kungiyar Boko Haram tayi garkuwa da su tun a shekarar 2014 a jihar Borno.