Jump to content

Sunan Ogbomosho

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Soun na Ogbomoso shi ne sunan da aka baiwa sarkin masarautar Ogbomosho.[1] Sarkin Ogbomoso na yanzu kuma sarki na 21 shi ne Gandhi Olaoye.[2] Gwamnan jihar Oyo Seyi Makinde ya nada shi sarautar a 21 ga watan Disamba a shekarar 2023.[3]

Jerin Sarakunan Ogbomosho[gyara sashe | gyara masomin]

  • Oba Olabanjo Ogunlola Ogundiran (tsakanin 1659 zuwa 1714)
  • Oba Erinnsaba Alamu Jogioro (tsakanin 1714 zuwa 1770)
  • Oba Kumoyede Olusemi Ajao (tsakanin 1770 zuwa 1799)[4]
  • Oba Jimoh Oladunni Oyewumi (1973-2021)[5]
  • Yarima Afolabi Ghandi OLaoye (Yanzu)

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Adegbite, Ademola (2023-12-19). "BREAKING: Makinde presents staff of office to new Soun of Ogbomoso". Punch Newspapers (in Turanci). Retrieved 2023-12-25.
  2. Waheed, Adebayo (2023-12-17). "Oba Ghandi Destined To Be Soun Of Ogbomoso Land — Adeboye" (in Turanci). Retrieved 2023-12-25.
  3. Report, Fasilat Oluwuyi, Agency (2023-12-20). "Makinde presents staff of office to new Soun of Ogbomoso". Premium Times Nigeria (in Turanci). Retrieved 2023-12-25.
  4. Kamorudeen, Adabanija (2023-09-06). "The list of Soun of Ogbomoso land". Omo Adabanija Global (in Turanci). Retrieved 2023-12-10.
  5. "First-class king for Ogbomoso land don die - Read how e happun". BBC News Pidgin. Retrieved 2023-12-25.