Tawagar kwallon kwando ta mata ta Afirka ta Kudu 'yan kasa da shekaru 16

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Tawagar kwallon kwando ta mata ta Afirka ta Kudu 'yan kasa da shekaru 16
Bayanai
Iri national basketball team (en) Fassara
Ƙasa Afirka ta kudu

Tawagar kwallon kwando ta mata ta Afirka ta Kudu ta 'yan kasa da shekaru 16 kungiyar kwallon kwando ce ta kasar Afirka ta Kudu wadda hukumar kwallon kwando ta Afirka ta Kudu ke gudanarwa . [1]

Tana wakiltar ƙasar a gasar ƙwallon kwando ta mata ta ƙasa da shekaru 16.

Ta bayyana a gasar FIBA ta Afirka ta matasa 'yan kasa da shekaru 16 a zagayen neman cancantar mata na 2015.

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Profile - South Africa Archived 2017-08-09 at the Wayback Machine, FIBA.com, Retrieved 10 December 2016.

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]