Jump to content

Terhemba Shija

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Terhemba Shija
Rayuwa
Haihuwa Vandeikya, 23 Nuwamba, 1960 (65 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da mai karantarwa
Imani
Jam'iyar siyasa Party for Democratic Prosperity (en) Fassara
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.

Terhemba Shija Masanin ilimin Najeriya ne, mawaki, marubuci, mai suka kuma ɗan siyasa wanda tun daga shekarar 2014 ya karanta laccoci a Jami'ar Jihar Nasarawa, Keffi.