Jump to content

Umar MB

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Umar MB
Rayuwa
Ƙabila Hausawa
Sana'a
Sana'a jarumi

Umar MB ya kasance mawaki ne a masana antar fim ta Hausa wato masana'antar Kannywood, yana Wakokin da ake hawan su a Fina finan na masana antar yayi Wakokin da dama.[1]

Takaitaccen Tarihin Sa

[gyara sashe | gyara masomin]

Umar MB asalin sunan sa shine Umar Musa Haifaaffen jihar kaduna ne a garin rigasa Dake cikin garin Kaduna, yayi karatun sa tun daga firamare zuwa sakandiri da a Kaduna, gaba daya karatun sa a Jihar Kaduna yayi.ya fara Waka tun yana makaranta Kuma da wakar makarantar ya fara,shine ye wakar fim din Nan fitacce na adamu zango Mai suna gwaska ,shi yayi wakar Mai suna zancen soyayyah[2]

  1. https://manuniya.com/2022/12/10/cikakken-tarihin-umar-mb/
  2. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-07-25. Retrieved 2023-07-25.