Ƙungiyar Hadin gwiwar makamashi Ta Johannesburg

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Kungiyar Haɗin gwiwar Makamashi Mai Sabuwa na Johannesburg, wanda aka fi sani da JREC, ƙungiyar ƙasashe ne da ke goyon bayan sanarwar kan hanyar cigaba kan makamashi mai sabuntawa (wanda aka fi sani da sanarwar JREC), da akayi a taron koli na duniya kan cigaba mai dorewa a Johannesburg, Kudu Afirka, a watan Satumba 2002. Hukumar Tarayyar Turai da Gwamnatin Maroko ne ke jagorantar JREC.

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

  • Makamashi mai sabuntawa

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]


Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]