2011 zaɓen gwamnan jihar Taraba

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Infotaula d'esdeveniment2011 zaɓen gwamnan jihar Taraba
Iri gubernatorial election (en) Fassara
Kwanan watan 26 ga Afirilu, 2011
Ƙasa Najeriya

Zaɓen gwamnan jihar Taraba a shekara ta 2011 shine zaɓen gwamnan jihar Taraba karo na 5 . Wanda aka gudanar a ranar 26 ga Afrilu, 2011, ɗan takarar jam’iyyar People’s Democratic Party Danbaba Suntai ya lashe zaben, inda ya doke Ahmed Yusuf na Congress for Progressive Change .

Sakamako[gyara sashe | gyara masomin]

ƴan takara 11 ne suka fafata a zaben. Danbaba Suntai daga jam’iyyar People’s Democratic Party ne ya lashe zaɓen, inda ya doke Ahmed Yusuf na jam’iyyar Congress for Progressive Change . Ingantattun kuri'u 716,769.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]