Abubakar Hassan Fulata
Appearance
11 ga Yuni, 2019 -
| |||||
| Rayuwa | |||||
| Haihuwa | 1 ga Maris, 1959 (67 shekaru) | ||||
| ƙasa | Najeriya | ||||
| Karatu | |||||
| Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya | ||||
| Sana'a | |||||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||||
| Mamba | Majalisar Wakilai (Najeriya) | ||||
| Imani | |||||
| Jam'iyar siyasa | All Progressives Congress | ||||
Abubakar Hassan Fulata ya kasance ɗan siyasan kasar Najeriya ne. A halin yanzu mamba ne mai wakiltar Birniwa/Guri/Kirikasamma ta tarayya a majalisar wakilai. An haife shi a ranar 3 ga watan Maris 1959, ya fito ne daga jihar Jigawa kuma ya yi karatun digiri na farko. A shekarar 2015 ne aka zaɓe shi a matsayin ɗan majalisar wakilai. An sake zaɓen sa a shekarar 2019, sannan kuma a shekarar 2023 a ƙarƙashin inuwar jam’iyyar All Progressives Congress (APC), wanda ya zama wa’adi na uku. [1] [2] [3]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "10th National Assembly Members - Voter - Validating the Office of the Electorate on Representation". orderpaper.ng. Retrieved 2025-01-06.
- ↑ "Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org (in Turanci). Retrieved 2025-01-06.
- ↑ "National Assembly | Federal Republic of Nigeria". nass.gov.ng. Retrieved 2025-01-06.