Jump to content

Abubakar Hassan Fulata

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Abubakar Hassan Fulata
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

11 ga Yuni, 2019 -
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

Rayuwa
Haihuwa 1 ga Maris, 1959 (67 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Mamba Majalisar Wakilai (Najeriya)
Imani
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Abubakar Hassan Fulata ya kasance ɗan siyasan kasar Najeriya ne. A halin yanzu mamba ne mai wakiltar Birniwa/Guri/Kirikasamma ta tarayya a majalisar wakilai. An haife shi a ranar 3 ga watan Maris 1959, ya fito ne daga jihar Jigawa kuma ya yi karatun digiri na farko. A shekarar 2015 ne aka zaɓe shi a matsayin ɗan majalisar wakilai. An sake zaɓen sa a shekarar 2019, sannan kuma a shekarar 2023 a ƙarƙashin inuwar jam’iyyar All Progressives Congress (APC), wanda ya zama wa’adi na uku. [1] [2] [3]

  1. "10th National Assembly Members - Voter - Validating the Office of the Electorate on Representation". orderpaper.ng. Retrieved 2025-01-06.
  2. "Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org (in Turanci). Retrieved 2025-01-06.
  3. "National Assembly | Federal Republic of Nigeria". nass.gov.ng. Retrieved 2025-01-06.