Action Democratic Party (Nigeria)
Appearance
| Bayanai | |
|---|---|
| Gajeren suna | ADP |
| Iri | jam'iyyar siyasa |
| Ƙasa | Najeriya |
| Ideology (en) |
minor party (en) |
| Mulki | |
| Shugaba | Yabagi Sani |
| Hedkwata | Abuja |
| Tarihi | |
| Ƙirƙira | 2 ga Yuni, 2017 |
| actiondemocraticparty.org | |
Action Democratic Party (ADP) jam'iyyar siyasa ce a Najeriya. An kafa ta ne a cikin watan Yunin 2017 da wasu ‘yan Najeriya masu ra’ayin siyasa ke ganin ya kamata a samu karfi na uku da zai tunkari APC da PDP.[1] Shugaban jam’iyyar na kasa a yanzu Eng. Yabagi Sani. Jam’iyyar ta samu rajista a hukumance kuma Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta sanar da ita a matsayin cikakkiyar jam’iyyar siyasa a watan Yunin 2017.[2][3]
Bayanan da aka ambata
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ https://naija247news.com/2017/03/19/action-democratic-party-will-shock-apc-2019/
- ↑ "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2019-08-11. Retrieved 2024-01-17.
- ↑ . "Parties List". INEC Nigeria. Archived from the original on 28 July 2015. Retrieved 24 January 2019.