Alhaji Mohammed

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

BORNOMA, Alhaji Mohammed,an haife shi a 30 ga watan Julin shekarar 1925, a Gombe, jihar Bauchi, yakasance Accountant ne na kasar Nigeria.

Iyali[gyara sashe | gyara masomin]

Yana da mata da yaya bakwai.

Karatu da aiki[gyara sashe | gyara masomin]

Gombe Elementary School, Bauchi Middle School, Ahmadu Bello University, Zarin (Diploma in Local Government and Accounts, 1964), yayi accontant Na Gombe Native Authority,1956-59, yayi kuma revenue officer.1960-64, babban ma aikachi Federal Civil Service, dan kungiya na House of Representatives for Gombe,1979-83, dan kungiya National Party of Nigeria,1979-83..[1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Africa who's who (2nd ed ed.). London: Africa Books Ltd. 1991. ISBN 0-903274-17-5. OCLC 24954393. Empty citation (help): p.p,324.381|edition= has extra text (help)