Alhaji Muhammad Sada

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Alhaji Muhammad Sada ya kasance marubuci kuma masanin harshen Hausa wanda ya rubuta fitaccen littafin Uwar Gulma, littafin da yayi fice a darussan Hausa a makarantun sakandare musamman a arewacin Najeriya