Uwar Gulma (littafi)

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Uwar Gulma wani shahararren littafin Hausa ne wanda ya yi fice a karatun darussan Hausa a makarantun sakanadare musamman a Arewacin Najeriya. Alhaji Muhammad Sada ne ya rubuta shi.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]