Jump to content

Anamero Sunday Dekeri

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Anamero Sunday Dekeri
Rayuwa
Haihuwa 25 Oktoba 1969 (54 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Anamero Sunday Dekeri dan majalisar wakilan Najeriya ne mai wakiltar mazabar tarayyar Etsako a Najeriya.

Farkon rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Anamero Sunday Dekeri a kauyen Ogute-Oke, Okpella, Jihar Edo, Najeriya. Iyalinsa sun yi aiki a matsayin manoman makiyaya. Dekeri ya samu shaidar kammala karatunsa na farko a makarantar firamare ta Ugbedudu, sannan ya samu takardar shaidar kammala karatunsa na sakandare a makarantar Ogute-Oke. Daga nan ya ci gaba da samun digiri na farko a fannin shari’a a Jami’ar Ambrose Alli da ke Ekpoma. Sannan kuma tsohon jami'in 'yan sanda ne dake Ikeja.[1]

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Distribution of Wheel Chairs in Edo North". Anamero. Retrieved 16 January 2024.