Anamero Sunday Dekeri
Appearance
|
| |||
2023 - ← Johnson Oghuma (en) | |||
| Rayuwa | |||
| Haihuwa | jahar Edo, 25 Oktoba 1969 (56 shekaru) | ||
| ƙasa | Najeriya | ||
| Harshen uwa | Yaren afenmai | ||
| Karatu | |||
| Harsuna |
Turanci pidgin Yaren afenmai | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||
| Imani | |||
| Jam'iyar siyasa | All Progressives Congress | ||

Anamero Sunday Dekeri Dan majalisar wakilan Najeriya ne mai wakiltar mazabar tarayyar Etsako a Najeriya.
Farkon rayuwa
[gyara sashe | gyara masomin]An haifi Anamero Sunday Dekeri a kauyen Ogute-Oke, Okpella, Jihar Edo, Najeriya. Iyalinsa sun yi aiki a matsayin manoman makiyaya. Dekeri ya samu shaidar kammala karatunsa na farko a makarantar firamare ta Ugbedudu, sannan ya samu takardar shaidar kammala karatunsa na sakandare a makarantar Ogute-Oke. Daga nan ya ci gaba da samun digiri na farko a fannin shari’a a Jami’ar Ambrose Alli da ke Ekpoma. Sannan kuma tsohon jami'in 'yan sanda ne dake Ikeja.[1]
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Distribution of Wheel Chairs in Edo North". Anamero. Retrieved 16 January 2024.