Asabe Madaki

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Asabe Madaki
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a Jarumi

Asabe Madaki. mai hazaka da ta fito daga ta kasance mai wasan kwaikwayo a bangarorin biyu, Arewa da Kudu, ma'ana masana'antar fina-finai ta Kannywood da kuma masana'antar fina-finan Nollywood, sannan mawakiya ce, baya ga sana'ar daukar hoto da take.[1]

Farkon rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

Asabe an haife ta kuma ta girma a cikin garin Kaduna, dake yankin arewa maso yammacin Najeriya, yanzu haka tana zama tare da iyalinta.[2] Asabe tayi makarantar firamare da sakandare ne a kasar mahaifinta sannan ta tafi kasar waje don karatun digirin digirgir sannan tayi karatun Law a jami'ar Scotland.

Asabe Madaki ta kuma dawo gida Najeriya Bayan ta kammala karatunta daga kasar Scotland sannan ta shiga masana'antar kannywood da masana'antar nollywood a shekarar 2015.[3]

Ayyuka[gyara sashe | gyara masomin]

Asabe ta yiwa kanta kwalliya a masana'antar kannywood da Fina-Finan Turanci, Asabe tana da burin yin fim Tun daga yarinta kuma yawancin fina-finan Harshen Hausa ne suka ba ta kwarin gwiwa.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. https://www.blueprint.ng/at-kannywood-we-promote-tribal-religious-harmony-asabe-madaki/
  2. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-07-10. Retrieved 2023-07-10.
  3. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-07-10. Retrieved 2023-07-10.