Asibitin Koyarwa na Jami'ar Usmanu Dan Fodiyo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
udus logo
udus

Asibitin Jami'ar Usmanu Danfodiyo dake a jihar sokoto, asibitine wanda aka kirkireshi a shekarar 1989 wanda general Ibrahim Badamasi Babangida ya kaddamar[1]

Taƙaitaccen tarihi[gyara sashe | gyara masomin]

Tarihi wannan asibiti yafara ne tun a shekarar 1972/1973 lokacin da gwamnatin tarayya ta wannan lokacin ta bada nera miliyan daya ga jahohi sha biyu domin kaddamar da kwararun asibitoci a kasar.[2]. yana daya daga cikin asibitoci da aka kaddamar a 1980

bangarori da sashe[gyara sashe | gyara masomin]

maaikata da nasarorinsu[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-03-02. Retrieved 2023-03-02.
  2. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-03-02. Retrieved 2023-03-02.