Jump to content

Ayman Ashraf

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ayman Ashraf
Rayuwa
Haihuwa Matarieh (en) Fassara, 9 ga Afirilu, 1991 (35 shekaru)
ƙasa Misra
Harshen uwa Egyptian Arabic (en) Fassara
Karatu
Harsuna Larabci
Egyptian Arabic (en) Fassara
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Egypt men's national football team (en) Fassara-
Al Ahly SC (en) Fassara2009-201480
  Egypt national under-20 football team (en) Fassara2009-201410
Smouha SC (en) Fassara2013-2014
Smouha SC (en) Fassara2014-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya
Nauyi 70 kg
Tsayi 175 cm
Imani
Addini Musulunci
Ayman Ashraf
Acikin filin wasa

Ayman Ashraf Elsayed Elsembeskany (an haifeshi ranar 9 ga watan Afrilu, 1991) ya kasance dan wasan kwallon kafa ne na kasar Masar wanda ke taka leda a matsayin mai tsaron baya na tsakiya ko na baya na hagu ko kuma mai tsaron baya a kungiyar Al Ahly ta kasar Masar da ke buga gasar firimiya ta Masar da kuma tawagar kasar Masar.[1]

Ayyukan kasa da kasa

[gyara sashe | gyara masomin]

A cikin watan Mayu 2018, an ba shi suna a cikin tawagar farko ta Masar don gasar cin kofin duniya ta FIFA na 2018 a Rasha.[2]Ya ci kwallonsa ta farko a duniya a ranar 25 ga Mayu 2018 da Kuwait wanda ya tashi 1-1. An kuma sanya sunan shi a cikin tawagar farko ta Masar don gasar cin kofin Afrika ta 2021.

Rayuwa ta sirri

[gyara sashe | gyara masomin]

A ranar 16 ga Satumba 2016, ya rasa mahaifiyarsa da 'yar uwarsa a wani mummunan hatsarin mota a Alexandria.[3]