Bandile Shandu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Bandile Shandu
Rayuwa
Haihuwa Pietermaritzburg (en) Fassara, 19 ga Janairu, 1995 (29 shekaru)
ƙasa Afirka ta kudu
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Bandile Shandu (an haife shi a ranar 19 ga watan Janairu 1995) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Afirka ta Kudu wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya ga kulob din Orlando Pirates na Afirka ta Kudu. [1]

Aikin kulob/Ƙungiya[gyara sashe | gyara masomin]

An haife shi a Pietermaritzburg.[2]

An fara kiran shi zuwa tawagar ranar wasa a Maritzburg United a watan Disamba 2012 yana da shekaru 17 a lokacin da yake halartar Kwalejin Maritzburg.[3] Ya buga wasansa na farko a kulob din a wasan da suka tashi 0-0 da AmaZulu a watan Fabrairun 2013.[4] Ya bar kungiyar a karshen kwantiraginsa a ranar 30 ga watan Yuni 2021. [5]

A cikin watan Yulin 2021, Shandu ya shiga kulob ɗin Orlando Pirates akan kwangilar shekaru uku. [6]

Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]

Ya wakilci Afrika ta Kudu a matakin 'yan kasa da shekaru 20.[7]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Bandile Shandu at Soccerway
  2. Hadebe, Sazi (12 December 2019). "Shandu lookingnforward to lifting cup with United". The Sowetan. Retrieved 4 October 2020.
  3. Peters, Carl (13 February 2013). "Rosslee still waiting for a victory". Daily News. Retrieved 4 October 2020–via pressreader.com.
  4. Burnard, Lloyd (9 May 2014). "United's Shandu called for SA U20s". The Witness. Retrieved 4 October 2020 – via pressreader.com.
  5. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2022-02-25. Retrieved 2022-06-08.
  6. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2022-02-25. Retrieved 2022-06-08.
  7. SA U20 through to third round of qualifiers". SAFA.net. 25 May 2014. Retrieved 4 October 2020.